Close Menu
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
Home » Hukumar DSS sun kama ‘Osinbajo’ saboda zamba
NEWS

Hukumar DSS sun kama ‘Osinbajo’ saboda zamba

iGeekBy iGeekSeptember 23, 2016No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
An kama wani mutumi dake kwaikwayon Osinbajo a Facebook
– An gurfanar da wni mutumi mai shekaru 44, Eseosasere Gift Osifo, a gaban wani babban kotun Osogbo kan zargin kwaikwayon mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo
– Mai shari’ar yace wanda ake zargi ya aikata laifin ne a tsakanin watan Janairu da watan Augusta kafin a kama shi a gurfanar da shi a gaban kotu
– Abangaren sa, wanda ake zargi ya karyata laifuka duda biyu da kotu ke tuhumarsa a kai na kwaikwayo da zamba

Advertisements

Hukumar DSS sun zargi wani mutumi mai shekaru 44, Eseosasere Gift Osifo da bude shafin Facebook inda yake amfani da bayanan mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo yana rudar wadanda basu sani ba
Hukumar Department of State Services (DSS) sun kama wani mutumi mai shekaru 44 a duniya, Eseosasere Gift Osifo, kan zargin satar fasaha da zamba.
Jaridar Nation ta bada rahotanni cewa an gurfanar da wanda ake zrgi a gaban wani babban kotun Osogbo a jiya, Alhamis 22 ga watan Satumba, kan laifin bude shafin Facebook da bayanan mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo yana rudar wadanda basu saní вα
A cewar mai hukunci, Mr Onoche Ekwom, babban jami’in doka na hukumar DSS, wanda ake zargin ya aikata laifin ne a tsakanin watan Janairu da watan Augusta kafin a kama shi a gurfanar dashi a gaban kotu.
Ekwon ya fada ma kotu cewa wanda ake zargin yayi amfani da shafin gurin damfarar kudi daga mutanen da basu sani ba a lokuta da dama kafin ya fada a karkon mutun na karshe wanda ya kai ga kama shi.
Mai shari’ar ya ce laifin yayi karo da sashi na 484 da 422 na dokar jihar Osun ta shekara 2002.
A bangarensa, wanda ake zargin ya karyata laifuka guda biyu na satar fasaha da zamba da ake zargin sa a kai.
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
iGeek
  • Website

Related Posts

President Buhari Signs Proclamation Proscribing IPOB

September 19, 2017

Full Text Of President Buhari’s Address At The 72nd United Nations General Assembly | READ

September 19, 2017

BREAKING NEWS:- Two Suicide Bombers Storm Borno, 15 People Killed

September 18, 2017
Leave A Reply Cancel Reply

Recent Comments
  • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
  • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
  • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
  • Abubakar Rabiu on [MTN]Yadda Zaka Samu Free 1GB Data A Layin Mtn
  • IBRAHIM BELLO GIDADO on Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3
Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy
© 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.