Close Menu
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
Home » labari da dumi duminsa:Yan bindiga sun sace malai da daliban makaranta a Lagas
NEWS

labari da dumi duminsa:Yan bindiga sun sace malai da daliban makaranta a Lagas

iGeekBy iGeekOctober 6, 2016No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
– An rahoto cewa wasu yan bindiga da ba’a san ko su wanene ba sun kai hari wani makarantar sakandare a jihar Lagas
– An ce yan bindigan sun sace dalibai da jami’an makarantar
– Biyu daga cikin daliban sun samu yancin su

Advertisements

Wasu yan bidiga sun sace Dlibai da malaman makaranta
Akwai tsoro a cikin birnin Lagas, bayan wani hari da aka kai a makarantar sakandare, daga wasu yan bindiga da ba’a san ko su wanene ba.
Yan bindigan da ba’a sani ba har yanzu, sun sace dalibai da malaman makarantar gwamnatin Igbonla, Epe a ranar Alhamis 6 ga watan Oktoba.
Bayan afkuwar wannan mummunan al’amarin, majalisar wakilai sunyi kira ga hukumomin tsaro a kasar da su tabbatar sunyi kokarin ceto malaman makarantar da daliban da aka sace.
Kiran yazo nan da nan bayan yan sanda sun tabbatar wa manema labarai cewa an saki biyu daga cikin daliban yayinda ake ci gaba da neman sauran, wanda suka hada da shugaban makarantar.
Yan majalisan sunji daga bakin Mr Raji yanda wasu masu satar mutane suka kai hari ga makarantar gwamnati Igbonla, Epe a safiyar ranar Alhamis, lokacin da daliban ke addu’an safe na shiga makaranta.
Kakakin yan sandan jihar Lagas, Bisi Kolawole, ta fada ma manema labarai cewa an ceto biyu daga cikin daliban, wanda ya rage dalibai guda biyu, malama daya da kuma shugaban makaranatar.
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
iGeek
  • Website

Related Posts

President Buhari Signs Proclamation Proscribing IPOB

September 19, 2017

Full Text Of President Buhari’s Address At The 72nd United Nations General Assembly | READ

September 19, 2017

BREAKING NEWS:- Two Suicide Bombers Storm Borno, 15 People Killed

September 18, 2017
Leave A Reply Cancel Reply

Recent Comments
  • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
  • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
  • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
  • Abubakar Rabiu on [MTN]Yadda Zaka Samu Free 1GB Data A Layin Mtn
  • IBRAHIM BELLO GIDADO on Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3
Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy
© 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.