Close Menu
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
Home » Yansanda sun kama mai fataucin sassan mutum a jihar Kebbi
NEWS

Yansanda sun kama mai fataucin sassan mutum a jihar Kebbi

iGeekBy iGeekMay 19, 2017No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email


– Yansanda a jihar Kebbi sun cika hannu da wani mutumi daya kware wajen hakar kaburbura yana sace gawa

– Mutumin yace talauci da halin matsin rayuwa ne ya shigar da shi wannan harka

Jami’an hukumar yansandan jihar Kebbi sun cika hannu da wani mutumi daya kware a sana’ar ciro gawa daga kabari, kuma ya yanke sassan jikinta don fataucinsa a garin Bagudu na jihar Kebbi.

Kwamishinan yansandan jihar, Ibrahim Kabiru ya bayyana haka yayin dayake ganawa da yan jaridu a ranar Alhamis 18 ga watan Mayu, inda yace sun samu nasarar kama mutumin ne bayan samun wani rahoton sirri, inji rahoton kamfanin dillancin labaru, NAN.

Advertisements

Kwamishinan yace da misalin karfe 3:30 na dare ne suka kama mutumin a makabartan Kaoje yayin dayake kokarin hako wani gawar bawan Allah don siyar da sassan jikinta.


Kwamishinan ya kara da fadin, mutumin ya amsa laifinsa, kuma ya fallasa mutumin daya daura shi a harkar, mai suna Malam Muhammadu dake zama a jihar Sakkwato, inda shi mutumin ke kai katako kafin ya shiga wannan harkar.

Daga karshe dai mutumin ya nemi afuwa, inda yace talauci ne ya sanya shi yin wannan mummunar aiki, tare da burinsa na ganin ya kula da iyalinsa.

A wani labarin kuma, NAIJ.com ta gano yansanda sun kama wani fasto mai shekatu 55 mai suna Alimi Isaiah dauke da kawunan mutane da wasu kayan tsafe tsafe a jihar Ogun.

©naij.com

Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
iGeek
  • Website

Related Posts

President Buhari Signs Proclamation Proscribing IPOB

September 19, 2017

Full Text Of President Buhari’s Address At The 72nd United Nations General Assembly | READ

September 19, 2017

BREAKING NEWS:- Two Suicide Bombers Storm Borno, 15 People Killed

September 18, 2017
Leave A Reply Cancel Reply

Recent Comments
  • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
  • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
  • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
  • Abubakar Rabiu on [MTN]Yadda Zaka Samu Free 1GB Data A Layin Mtn
  • IBRAHIM BELLO GIDADO on Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3
Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy
© 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.