Close Menu
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
Home » A Dajin Sambisa Ya Dace A Gina Kurkuku Na Barayin Gwamnati – Magu
NEWS

A Dajin Sambisa Ya Dace A Gina Kurkuku Na Barayin Gwamnati – Magu

iGeekBy iGeekJuly 8, 2017No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email


Advertisements


Shugaban Hukumar EFCC, Ibrahim Magu ya bayyana cewa a Dajin Sambisa ya kamata a gina gidan kurkukun da za a rika garkame duk wanda aka samu da laifin cin hanci da rashawa.

Ya ce bin wannan mataki ya zama dole don nesanta barayin gwamnati daga cikin mutane yana mai cewa a halin yanzu akwai wasu manyan mutane da ke kokarin gurgunta ayyukan EFCC a kokarin da take yi na yaki da rashawa inda ya kuma kara jaddada muhimmancin hadin kan bangaren shari’a kan samun nasarar wannan yunkurin.

Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
iGeek
  • Website

Related Posts

President Buhari Signs Proclamation Proscribing IPOB

September 19, 2017

Full Text Of President Buhari’s Address At The 72nd United Nations General Assembly | READ

September 19, 2017

BREAKING NEWS:- Two Suicide Bombers Storm Borno, 15 People Killed

September 18, 2017
Leave A Reply Cancel Reply

Recent Comments
  • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
  • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
  • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
  • Abubakar Rabiu on [MTN]Yadda Zaka Samu Free 1GB Data A Layin Mtn
  • IBRAHIM BELLO GIDADO on Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3
Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy
© 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.