Close Menu
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
  • Home
  • E News
  • Bollywood
  • Hausa series
  • kannywood
  • Tech
Facebook X (Twitter) Instagram
Hausaloaded
Home » Yadda Tsoron Allah Yasa Shugabam JAMB Ya Maidawa Gwamnatin Tarayya Naira Biliyan 5 !!!
EDUCATION

Yadda Tsoron Allah Yasa Shugabam JAMB Ya Maidawa Gwamnatin Tarayya Naira Biliyan 5 !!!

iGeekBy iGeekJuly 22, 20171 Comment2 Mins Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

DAGA HAUSA TIMES: Ana cigaba da yabawa fitaccen masanin harkokin addinin nan, Farfesa Is’haq Olanrewaju Oloyede wanda shine ke rike da mukamin rajistara na JAMB bisa maida Naira Biliyan N5 cikin baitul malin Gwamnati.

Rahotanni sunce tun shekarar 1999 ba’a taba samun shugaban hukumar JAMB da ya taba saka ko kwatan kwacin wadannan kudaden ba.

Ana dai ganin galibin wadanda ake dorawa wajen suna amfani da damar ne wajen gina kawunansu amma sai ga musulmi ya bada mamaki cewar wani farfesa

Advertisements

Farfesa Is’haq Olanrewaju Oloyed

Hausa times ta ruwaito shugaban hukumar zana jarabawar JAMB din ya tara kudaden ne a hawansa mukamin cikin kasa da shekara guda wato a jarabawar 2017.

Bincike ya nuna yanzu haka mista Ishaq yana kokarin ganin ya rage kudaden da ake biya yayin zana jarabawar domin tausayawa masu karamin karfi

Hausa times ta samu bayanin mafi yawanci wadanda ake nadawa a mukamin shugabancin hukumar ta JAMB suna kara komawa wajen Gwamnati ta kara masu kudi domin a cewarsu kudaden basa kai masu.

Da ace shugaban kasa Muhammadu Buhari zai rika samun irinsu farfesa Ishaq to ba shakka da anji dadi cewar mista Olusu

“Indai wannan shi ake kira da musuluntar da Nigeria to ayita nada irinsu Ishaq duk su musuluntar damu” inji shi

Farfesa Ishaq dai babban masanin  fiqhu ne kuma kafin nadashi shugabancin JAMB ya rike shugabancin jami’ar Ilorin

Me zaku ce?

Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
iGeek
  • Website

Related Posts

JAMB Announces Date To Begin Sales Of 2018 UTME Application Forms

December 4, 2017

An Kaddamar Da Sabuwar Manhajar Karatu A Yanar Gizo

December 1, 2017

Sokoto State University (S S U), Post UTME Result For 2017/2018 Academic Session Released

October 22, 2017

1 Comment

  1. Kabiru Muhammed on May 14, 2018 5:03 pm

    Ai ba gwaninta ya yi ba. Domin kudin 'ya'yan talakawa ne da suka zalunta domin su dadadawa gwamnati.

    Reply
Leave A Reply Cancel Reply

Recent Comments
  • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
  • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
  • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
  • Abubakar Rabiu on [MTN]Yadda Zaka Samu Free 1GB Data A Layin Mtn
  • IBRAHIM BELLO GIDADO on Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3
Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy
© 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.