Gwamnatin tarayya ta cimma yarjejeniya da kungiyar malaman jami’o’i wadanda ‘ya’yanta ke yajin aiki kan kin biyansu wasu bukutunsu da gwamnati ta yi masu alkawari a can baya.
Advertisements
Sai dai Shugaban kungiyar na Kasa, Abiodun Ogunyemi ya nuna cewa Uwar kungiyar za ta tuntubi rassanta na jami’o’i wanda a wannan mataki ne za su yanke shawara game da janye yajin aikin.