Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Hausaloaded
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Hausaloaded
    Home ยป A Dajin Sambisa Ya Dace A Gina Kurkuku Na Barayin Gwamnati – Magu
    NEWS

    A Dajin Sambisa Ya Dace A Gina Kurkuku Na Barayin Gwamnati – Magu

    iGeekBy iGeekJuly 8, 2017No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email


    Advertisements


    Shugaban Hukumar EFCC, Ibrahim Magu ya bayyana cewa a Dajin Sambisa ya kamata a gina gidan kurkukun da za a rika garkame duk wanda aka samu da laifin cin hanci da rashawa.

    Ya ce bin wannan mataki ya zama dole don nesanta barayin gwamnati daga cikin mutane yana mai cewa a halin yanzu akwai wasu manyan mutane da ke kokarin gurgunta ayyukan EFCC a kokarin da take yi na yaki da rashawa inda ya kuma kara jaddada muhimmancin hadin kan bangaren shari’a kan samun nasarar wannan yunkurin.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
    iGeek
    • Website

    Related Posts

    Mai Boutique Ya Fitar da Wraps 127 na Kwayar Cocaine Bayan Komowa Daga Thailand

    October 13, 2025

    Mahmood Yakubu Ya Gane Fasaha Ta Inganta Zabe Amma Ba Za Ta Iya Kawar Da Matsalolin Siyasa Ba

    October 13, 2025

    Kungiyar Malaman Kudu ta Kaduna Ta Nemi Sanata Katung Ya Bar PDP, Ya Shiga APC Don Ci Gaban Yankin

    October 13, 2025
    Leave A Reply Cancel Reply

    Recent Comments
    • Nasiru sambo on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
    • Nasiri sambo on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
    • fbdownloader on Download Nura M Inuwa Full Wedding video part 3 2017
    • Muhammad on MUSIC : Umar M Shareef – Tsohuwata Zuma
    • Unknown on MUSIC : sayyad Gadon Kaya – Shakuwa A So
    Facebook X (Twitter) Instagram Pinterest
    © 2025 ThemeSphere. Designed by ThemeSphere.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.